Uncategorized

Har a yau de ‘Yan Sandan jihar Kano sun sake watsawa Gwamnan Kano kasa a fuska inda suka sake cewa ba zasu bi umarninsa ba

Har a yau de 'Yan Sandan jihar Kano sun sake watsawa Gwamnan Kano kasa a fuska inda suka sake cewa ba zasu bi umarninsa ba

Har izuwa yanzu de ana cigaba da tafka muhawara akan masarautar jihar Kano, wanda a yanzu haka mukaci karo da wata bidiyon dake bayyana cewa.

‘Yan Sandan jihar Kano sun kara watsawa Gwamnan Kano kasa a fuska nakin bada goyon baya domin fitar da Sarki Aminu Ado Bayero tare da rusa masarautarsa.

Zaku iya shiga bidiyon kasa domin ku saurari cikekken bayanin.

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Back to top button